Zaben Nijar ya bar baya da kura
March 31, 2016Talla
A Jamhuriyar Nijar gwamnatin kasar ce ta yi watsi da wasu shawarwarin da kawancen 'yan adawar kasar ya gabatar mata a wani yunkuri na hawa kan teburin shawara don tattauna matsalolin siyasar kasar da suka barke bayan zabubbukan da suka gudana.