Yanayin siyasa na dagulewa a Jamhuriyar Nijar
February 20, 2014Talla
Bayan harin da aka kai a gidan kakakin majalisar dokokin, akwai kuma kama wasu malaman makaranta da aka tuhuma da yin kalaman batanci wa gwamnati, in da kungiyoyin malai suka yi zanga-zanga bisa kama takwaran aikin nasu