You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Turai
Turai nahiya ce daga cikin nahiyoyin da muke da su a duniya.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Sabon takunkumi kan rikicin Ukraine
Bangarorin da ke gaba da juna a Ukraine na kokarin sake zama kan teburin sulhu domin tsagaita wuta
Kasashen Turai na sabbin shirye-shirye kan tsaro
Kasashen Turai na sabbin shirye-shiryei kan tsaro
Tsaurara matakan tsaro a kasashen Turai
Tsaurara matakan tsaro a kasashen Turai Tun bayan harin da aka kai a kamfanin mujallara Charlie Hebdo ta kasar Faransa , sauran kasashen Turai kamar Beljiyam, da Jamus, sun dauki kwararan matakan tsaro.
Tsaurara matakan tsaro a kasashen Turai
Tsaurara matakan tsaro a kasashen Turai
Karuwar muhawara kan baki da addinia a Turai
A yan wataninnan ana yawaitar samun gangami a biranen Turai daban-daban bisa goyon baya ko adawa da lamarin da ya shafi baki ko addini.
Karuwar muhawara kan baki da addini a Turai
Karuwar muhawara kan baki da addini a Turai
MusulminTurai sun nesanta kansu daga harin Paris
Musulmi a Turai sun nesanta kansu daga harin Paris
Shugabannin Musulmi ciki da wajen kasar Faransa sun yi Allah wadai da harbe-harben, sannan sun mika ta'aziyyarsu ga iyalan mutanen da suka rasa rayukansu.
Dusar kankara a kasashen Turai
Zubar dusar kankara dai kan sanya murna a zukatan Turawa masu sha'awar wasanni cikin kankara yayin da wasu kuma ta ke zame musu alakakai saboda cikas a harkokin sufuri.
Asusun bunkasa tattalin arzikin EU
Shugabannin kungiyar Tarayyar Turai EU sun sanya hannu kan sabuwar dokar tsarin zuba jari da nufin fara habaka tatalin arzikin kasashen kungiyar.
Kotun Tarayyar Turai ta cire Hamas daga jerin kungiyoyin 'yan ta'adda
A wannan Laraba ce babbar kotun Kungiyar EU ta ce ba a bi hanyoyin shari'a kwarara ba wajen sanya sunan Hamas a jerin kungiyoyin 'yan ta'adda a shekarar 2001.
Likitan kasar Kwango ya samu kyautar Kungiyar Tarayyar Turai
Likitan ya samu wannan karramawa saboda irin gudunmawar da yake ba wa mata musamman wadanda suka fuskanci fyade a lokutan yaki.
An bude wuta a kan jami'an sa ido na kungiyar OSCE a Ukraine
Ma'aiakatan na kungiyar suna rangadin sanya ido ne a kan yarjejeniyar tsagaita wuta a gabacin Ukraine.
Binciken tauraruwa mai wutsiya na kasashen Turai ya kankama
Irin wannan bincike a shekarun baya na gamuwa da cikas amma a wannan karo masana kimiyar samaniya na ganin alamun sauya tunani a duniyar binciken samaniya.
Hada karfi waje guda a yaki da Ebola
Kungiyar Tarayyar Turai da kuma kamfanonin harhada magunguna sun ce za su ci gaba da taimakawa tukuru wajen yakar Ebola.
'Yancin shigi da fici na janyo cece-kuce tsakanin kasashen kungiyar EU
Birtaniya na adawa da 'yancin shigi da fici tsakanin kasashen Turai, abin da kungiyar ta ce ba mai tabawa, saboda alfanun da ya ke da shi ga ci-gaban kungiyar
Yunkurin kasashen Turai kan Ebola ya zo a makare
Halin da ake ciki a Jamhuriyar Dimokradiyar Kwango da batun Boko Haram a Najeriya da yaki da cutar Ebola sun dauki hankalin jaridun Jamus a wannan mako.
EU ta dauki mataki kan sauyin yanayi
Shugabannin Ƙungiyar EU sun amince da rage yawan gurbatacciyar iskar makamashin da ake fitarwa ta "Greenhouse gas emissions" a baki dayan ƙasashen ƙungiyar 28.
An zaɓi sabbin kwamishinoni na majalisar tarayyar Turai
Majalisar dokokin Kungiyar tarayyar Turai EU ta amince da sabbin kwamishinoni ƙarƙashin jagorancin sabon shugaba me shirin hawa karagar mulki, Jean Claude Juncker a ranar 22-10-14.
An zaɓi sabbin kwamishinoni na majalisar tarayyar Turai
Majalisar dokokin Kungiyar tarayyar Turai EU ta amince da sabbin kwamishinoni ƙarƙashin jagorancin sabon shugaba me shirin hawa karagar mulki, Jean Claude Juncker a ranar 22-10-14.
Kyautar bajinta ta majalisar Turai
Wani likitan mata,ɗan Jamhuriyar Demokaraɗiyyar Kwango ya samu kyautar bajinta da Turai ke bayarwa duk shekara, bisa aiyyukan agaji da ya yi.
Kyautar bajinta ta majalisar Turai
Wani likitan mata,ɗan Jamhuriyar Demokaraɗiyyar Kwango ya samu kyautar bajinta da Turai ke bayarwa duk shekara, bisa aiyyukan agaji da ya yi.
Sabbin shugaban Turai na shirin fara aiki
Majalisar Turai ta amince da nadin manyan jami'an hukumar ta Turai
Turai tana kyama da wariya ga bakar fata saboda Ebola
Cutar Ebola dake kara kusanto nahiyar Turai da kuma zaben kasar Mozambik ne suka fi daukar hankalin jaridun Jamus a wannan mako.
Putin ya yi kashedin barazana ga Rasha
Shugaban na Rasha da ke wata ziyarar aiki a Belgrade, ya yi amfani da wannan dama wajan yin gargadi ga duk wani mataki na yi wa kasarsa barazana a rikicin Ukraine.
Baƙin haure na ci gaba da tsallakawa Turai
Hukumomin Italiya sun ceto baƙin haure fiye da 600 daga kan teku
Kasashen Turai na kai agaji Ukraine
Har yanzu ana ci gaba da rikici tsakanin mahukuntan Kiev da kuma 'yan awaren gabashin kasar masu goyon bayan Rasha, duk kuwa da yarjejeniyar tsagaita wuta da suka cimma.
Zaman dakarun Turai a Afirka ta Tsakiya
Tarayyar Turai za ta tsawaita zaman dakaru a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
Mutuwar bakin haure a teku
Sama da bakin haure 3,000 ne kawo yanzu suka hallaka a tekun Mediterranean a kokarin da suke na shigowa nahiyar Turai ta ko wacce hanya.
Ukraine za ta nemi zama membar EU a shekarar 2020
Shugaba Poroshenko na Ukraine ya ce nan da shekaru shida masu zuwa kasarsa za ta nemi shiga kungiyar tarayyar Turai a matsayin cikakkiyar memba.
Ci gaba da zaman Scotland a Birtaniya
Kasashen Turai sun bayyana farin cikinsu a kan nasarar da masu adawa da ballewar yankin Scotland daga Britaniya suka samu a zaben jin ra'ayin jama'a da aka gudanar.
Hankula sun fara kwantawa a tsakanin kasashen turai bayan zaben Scotland
Fargabar sake ballewar wasu yankuna daga kasashen turai, ita ce ta mamaye zaben na Scotland wacce ta nemi ballewa daga Birtaniya.
Scotland na jiran sakamakon kuri'ar raba gardama
Yankin Scotland da ke hankorin samun 'yanci daga Birtaniya, ta kada kuri'ar raba gardamar da ta dauki tsawon lokaci tana daukar hankalin jama'a
Bakin haure na ci gaba da mutuwa kan hanyar zuwa Turai
Rikice-rikice na cikin gida da koma-bayan tattalin arziki suna ci gaba da haddasa kwararar yan gudun hijira daga kasashen Afirka da gabas ta tsakiyar zuwa nahiyar Turai
Ukraine ta amince da hulɗar kasuwanci da EU
Bayan da aka daɗe ana cece-kuce, mahukuntan Kiev sun amince da yarjejeniyar kasuwanci wada ba ta da shinge tsakanin ƙasarsu da Ƙungiyar Tarayyar Turai
Iraki tana kara samun taimako
Faransa za ta taimaka wa Iraki wajen yakan masu tada zaune tsaye
Turai ta kara takunkumi kan Rasha
Kungiyar Tarayyar Turai ta kara tsaurara matakan takunkumi kan Rasha
Amirka ke kan gaba kan harkar jiragen sama
Kasar Amirka ke kan gaba a jerin kasashen duniya masu yawa da ke kera jiragen sama.
Yawan mutanen da Ebola ta kashe ya haura 2.000
Har yanzu kasashen nan uku na yankin yammacin Afirka cutar ta fi yin ta'adi a daidai lokacin da kungiyar EU ta rubanya kudin taimakon yaki da cutar.
Ganawa kan kawo karshen rikicin Ukraine
Shugaban Rasha Vladmir Putin ya yi wata ganawa da takwaransa na Ukraine Petro Poroshenko kan rikicin gabashin Ukarine tsakanin dakarun gwamnatin da 'yan aware.
Samun dorewar zaman lafiya a Gaza
Nahiyar Turai za ta taka muhimmiyar rawa domin tabbatar da dorewar zaman lafiya a yankin Zirin Gaza.
Amirka da Turai na tir da rikicin Libiya
Yayinda aka kasa samun dai-daito tsakanin kungiyoyin mayaka a Libiya, an yi kira da a samu sasantawa don kawo karshen zubar da jini da ke faruwa a kasar
Turai za ta taimaka wa Kurdawan Iraki
Faransa ta bukaci kasashen EU su tallafa wa Kurdawan Iraki
Turai ta amince da takunkumin Rasha a hukumance
Bayan da ta yi ta jan kafa, tarayyar Turai ta amince ta kakabawa Rasha takunkumin da zai shafi sassan Hada-hadar kudi da tsaro da makamashi
Fargabar kasashe kan cutar Ebola.
Yaduwar da cutar Ebola ke ci gaba da yi a wasu kasashen Afirka, ya fara haifar da tsoro ga sauran kasashen duniya, inda tuni suka fara daukan matakai.
Karin takunkumi kan Rasha
Kasashen Turai da Amirka sun kara kaimin takunkumi kan mahukutan kasar Rasha saboda rikicin gabashin Ukraine
Amirka da Turai sun hana jiragensu zuwa Isra'ila
Hukumar da ke kula da al'amuran zirga-zirga na jiragen sama ta nahiyar Turai AESA,da ta Amirka FAA sun dakatar da zuwan jiragensu a Isra'ila
Sabani a taron kolin Kungiyar Hadin Kan Turai
Duk da taro har cikin dare, shugabannin kasashen Kungiyar Hadin Kan Turai sun kasa shawo kan banbancin dake tsakaninsu, a game da raba manyan mukamai a sabuwar hukumar kungiyar.
Takunkumin Amirka da Tarayyar Turai kan Rasha
Rasha na ci gaba da fuskantar matsin lamba daga kasashen Turai da Amirka, dangane da batun rikicin Ukraine, wanda ake ganin Rasha tana da hannu cikin lamurran.
An zabi shugaban hukumar Tarayyar Turai
Fitaccen dan siyasa a Turai Jean-Claude Juncker, ya bayyana sabbin matakan da zai dauka na farfado da tattalin arzikin kungiyar ta EU
Shafin da ya wuce
Shafi 30 daga 40
Shafi na gaba