A cikin shirin za a ji cewa ana mayar da martani bayan da hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya ta sanar da soke gudanar da zabuka a darurwan runfunan zabe a wasu jihohin kasar saboda matsalar tsaro. Hukumar ECOWAS ta yi watsi da yunkurin kasashen Burkina Faso da Guinea Conakry da kuma Mali na hadewa.